Skip to main content

Budaddiyar wasika daga Adam Zango zuwa ga mahassada dake masana'antar Kannywood


Budaddiyar wasika zuwa ga mahassada ta dake masana'antar Kannywood.
Ya roki masoyan sa da su gafarce shi da abubuwan da ya rubuta kuma yayi hakan ne domin an kure shi ne.
Jarumi mai tauraro kuma babban mawakin hausa Adam A.Zango ya fitar da wata sabon wasika zuwa ga mahassadan shi dake masana'antar Kannywood.
Ga wasikar kamar yadda ya wallafa a shafin sa na kafar sadarwa;

OPEN LETTER TO MY HATERS IN KANNYWOOD

Ni ba dan daudu bane kuma ni ba dan maula bane. Sannan ni ba mushiriki bane, bani da malami ko matsafi. Da ALLAH kadai na dogara. Idan kuma akwai malamin da yace na taba zuwa wajansa ko kuma wanda ya taba bani kudi kyauta ba tare da nayi masa aikin komai ba, toh dan girman ALLAH kada ya rufa min asiri tun daga kan yan siyasa, sarakuna, gwamnati, ko masu kudi, ko yammata.... duk abinda dana mallaka a rayuwata gumi na ne ya bani ba dan adam ba...motar hawa, gida ko fili.... Don haka babu wanda ya isa ya sani inyi abinda banyi niyya ba tunda babu wanda ya tayani kare mutuncin daukakata.

DON HAKA TA HANYA DAYA KADAI ZAKU IYA DAKATAR DA DAUKAKATA......HANYAR ITACE KU DAKATAR DA NUMFASHINA, SAI DAI KUMA KASH HAKAN BA'A HANNUNKU YAKE....HABA KUYI TA YAWO DANI KUNA BATA MIN SUNA DON KAWAI ALLAH YA FIFITANI AKANKU.
Kunce min arne kunce min gay kunce min fasiki kunce min mai girman kai amma duk da haka masoyana basu gujeni ba basu daina sayan fina finai da wakokina ba. Haba don ALLAH mai nayi muku duk wanda na taimaka a rayuwata sai ya dawo yana yakata!! Toh na kai bango......billahillazi la'ila ha illahuwa duk wanda ya kara kara tabani saina tona masa asiri. Sannan duk wanda ya rufa min asiri akan abubuwan dana lissafa ALLAH ya tona masa nasa.

Ban kira sunan kowa ba a yanzu amma next time zan kira sunan ko waye idan ya kara bata min suna ....ina da ýaýa ya zama dole in fara kare mutuncina da martaba na kafin yayi affecting dinsu don ALLAH kadai ya san gawar fari....sannan zanja tunga da mabiyana na kannywood.... don a haka ne kadai za'a bam bance tsakanin aya da tsakuwa.... MASOYANA KU GAFARCE AKAN ABUBUWAN DANA RUBUTA, AN KURE NI NE !!".
Wannan ya fito bayan yace zai saka wando daya da masu masa zargin karya a wannan labarin dake nan.
Shi dai wannan jarumin yace zai kira sunan wanda ke neman bata masa suna nan gaba idan har ya kara aikata laifi.

Comments

Popular posts from this blog

BILLY O - KATAKO

After remaining a legend in the music game for more than a decade, Billy O finally release the smashing single titled KATAKO. KATAKO is a song with a mixed meaning. Though Katako means Timber in English language, this song is more of  a proverbial song that has a deep meaning lying in it. The afro-centric rhythm of the song will make you love the unique style re-created by BILLY O and as a matter of fact, he knows how to deliver when he meets the best. Produced by Nexcezz Beatz, download and listen to this sumptous tune by BILLY O titled KATAKO . BILLY O - KATAKO mp3

NEWS: LANDMAK HITS KANO

Kano City is now an official hub for so many artistes these days. Few months ago, Kano city was graced by the coming of artistes such as B-Meri, Vector, Wande Coal, Dija, Oritshe Femi, Joe El among others. It's quite alarming how artistes these days are storming the ancient city of Kano. After the visit of B.O.C last week, Lagos-based Producer, Sound Engineer, Vocalist and Emcee representing A.T.M IYALI,GALI LANDMAK (a.k.a Dodan Rap) hits Kano City. He came into the City while landing at Aminu Kano International Airport from Murtala Mohammed International Airport, Lagos. Our correspondent had a one-on-one chart with the ace producer.Upon his arrival,Hausa HipHop Blog asked what brought him down here. He replied vividly by saying "I came for a media tour". Landmak at his studio in Lagos  In his own words, he talked about how he came into the music scene, his dream of being a footballer, his struggles in Germany, how ATM IYALI was formed, collaborations with top...

RICQY ULTRA -TSAYA KAJI

RICQY ULTRA IS ONE OF THE FEW EMCEES IN KANO CITY WHO ARE STICKING THEIR GUNS TO THE REAL HIP-HOP CULTURE. AFTER CHURNING AND DROPPING SINGLES, MIXTAPES AND VIDEOS PORTRAYING THE VIBRANT HIP-HOP CULTURE IN NORTHERN NIGERIA, HE UNLEASHES THIS BRAND NEW JOINT TITLED "TSAYA KAJI" . "Tsaya Kaji" is a Hausa word which means "Just Listen" is a strong hip-hop sound that has a deep energy. The song is a conscious rap song which resonates elements like boldness, courage, envy, hate, pain and authority. The lyrical delivery from verses laid in the song tells a lot of story. Verse 1 of the song tells a story about how the patient ones are being taken for granted and treated like slaves, how you can hardly trust friends and  everyone around you is so unpredictable. Verse 2 summarises a tale of a young boy whose parents are poor and visibly sick. He left them for Almajiranci to Kano city to hustle only to meet people with the same fate as he. What next? ...